fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Zaben gwamnan Ekiti: SERAP taba hukumar zabe ta INEC mako guda ta hukunta masu sayen kuru’u ko kuma ta fuskanci hukunci mai tsanani

Kungiyar dake kare hakkin bil’adama ta SERAP ta bukaci shugaban hukumar zabe farfesa Mahmud Yakubu ya hukunta masu sayen kuru’u a zaben gwamnan jihar Ekiti da akayi.

Kwanaki bakwai kacal kungiyar ta bashi kuma tace idan hukumar zaben bata hukunta masu sayen kuru’un ba to su zasu fuskanci hukunci mai tsanani.

Kuma kungiyar ta bukaci hukumar zaben data gabatar da mutanen data kama a filin zaben a gaban kulliya domin a hukuntasu tare da masu daukar nauyin su.

 

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Tinubu ya gana da sanatoci a fadarsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *