July 5, 2024 by Bashir Ahmed AURE NA 7 : An ɗora auren Sadiya Haruna da angonta Babagana Audu yau a Maiduguri. Menene fatan ku garesu? Karanta Wannan Kai Wannan Rashin Kunya har inaa? Matashiya daga Arewa ta fito kafar sada zumunta tawa wani Tonon Silili inda tace sun yi tsada ta biya masa bukata amma yaki biyanta hakkinta