fbpx
Wednesday, March 29
Shadow

A karo na 2, IGP ya sake suwa rangadin hanyar Kaduna zuwa Abuja

A yau, Shugaban ‘yansandan Najeriya,  IGP Usman Alkali Baba ya sake zuwa rangadin hanyar Kaduna zuwa Abuja.

 

Yace jene dan duba yanda ‘yansandan da aka zuba a hanyar ke aiki da kuma duba yanda tsaron hanyar ke gudana.

 

Shugaban ‘yansandan ya cewa ‘yansandan su dage da taimakawa wajan samar da tsaron hanyar ta sama da kasa.

 

Ya kuma sha Alwashin samarwa da dukan ‘yan Najeriya tsaro.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  RAMADAN: Abubuwa Biyar Dake Karya Azumi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *