fbpx
Thursday, December 7
Shadow

A yau ne ake sa ran Osinbajo zai bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa

A yau ne ake sa ran Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo zai bayyana a hukumance cewa zai tsaya takarar shugabancin Najeriya.

 

A jiya, Lahadi yayin tarin shan ruwa a fadar shugaban kasa, Osinbajo ya bayyanawa gwamnonin da suka halarci taron aniyarsa ta son gadar shugaba Buhari.

 

Wasu Rahotanni sun bayyana cewa, ba za’a yi wani taro na musamman ba yayin bayyana aniyar ta Osinbajo, kawai zai dauki bidiyo ne ya watsa.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Shugaban kasa, Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima zasu kashw Naira Biliyan 15 wajan Tafiye-Tafiye a shekarar 2024

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *