fbpx
Saturday, March 25
Shadow

A yau ne ake sa ran Osinbajo zai bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa

A yau ne ake sa ran Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo zai bayyana a hukumance cewa zai tsaya takarar shugabancin Najeriya.

 

A jiya, Lahadi yayin tarin shan ruwa a fadar shugaban kasa, Osinbajo ya bayyanawa gwamnonin da suka halarci taron aniyarsa ta son gadar shugaba Buhari.

 

Wasu Rahotanni sun bayyana cewa, ba za’a yi wani taro na musamman ba yayin bayyana aniyar ta Osinbajo, kawai zai dauki bidiyo ne ya watsa.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  HOTUNA: Sanata Kwankwanso ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan Maragayi Sani Abacha, bisa rasuwar ɗansu Abdullahi Sani Abacha, wanda ya rasu a makwannin baya. Maryam Abacha matar Maragayi Sani Abacha ce ta tarbe su a gidansu da ke Abuja

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *