fbpx
Saturday, March 25
Shadow

Aminu Abba Umar, Nomissgee zai yi aure kwanannan

Tauraron me gabatar da shirin Hausa Hiphop a tashar talabijin ta Arewa24 kuma sanannen me wakar gambara ta Hausa, Aminu Abba Umar wanda akafi sani da Nomisgee zai angwance kwanannan, a wani sako da ya fitar ta dandalinshi na sada zumunta da muhawara inda yace” tabbas gwanannan zanyi aure”.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Saidai Nomisgee be bayyana wacece Amaryar tashiba ko kuma yaushene za’a daura auren nashiba.

Muna mishi fatan Alheri shi da amaryar tashi kuma Allah yasa ayi lafiya.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Karanta wannan  Zaɓaɓɓen Gwamnan jihar Kano Engr Abba Kabir Yusuf yakama hanya zuwa karɓo Certificate ɗin sa na Gwamna bayan lashe zabe dayayi bayan yakara da Dr Nasiru Yusuf Gawuna na Apc.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *