fbpx
Saturday, September 23
Shadow

An damke kasurgumin dan Boko Haram din daya tsere a gidan kurkukun Kuje

Hukumar ‘yan sandan jihar Nasarawa sunyi nasarar damke wani kasurgumin dan Boko Haram din daya tsere a gidan kurkukun Kuje.

Dan Bokon Haram din mai suna Hassan Hassan yana daya daga cikin guda 64 da suka tsere ranar talata a harin da Boko Haram ta kaiwa gidan kurkukun.

Hankulan al’ummar Najeriya ya tashi sosai ganin cewa babban kurkukun kasar ma bai sha ba, amma abin cewa kawai shine Allah ya kawo mana saukin matsalar tsaro a Najeriya.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *