fbpx
Wednesday, March 29
Shadow

An daura Auren Nomisgee da matarshi Fatima:”Nagodewa duk mutanen da sukazo gurin bikina”>>Injishi

A yaune aka daura auren sanannen me gabatar da shirye-shirye a gidan talabijin na Arewa24 kuma mawakin Gambara, Aminu Abba Umar, Nomisgee da matarshi, Fatima, a wani sako daya fitar yace, yana mika godiya ga jama’ar da suka halarci hidimar bikin nashi.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Muna tayashi murna da fatan Allah ya bada zaman lafiya da zuri’a dayyiba.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Kamin zabe, Gwamnan Legas ya rage farashin Ababen hawa da kaso 50 cikin 100, saidai yanzu yace a mayar da tsohon farashi kowa ya rika biiyan kudi daidai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *