Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa an fara aikin shimfida titin jirgin kasa daga Kaduna zuwa Kano.
Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi ya tabbatar da hakan inda yace yanzu haka an fara aikin daga bangaren jihar Kaduna.
Hadimin shugaban kasa, Bashir Ahmad, ya tabbatar da fara aikin inda shima ya saka hotunan yanda aikin ya fara daga jihar Kaduna.
All set for the commencement of the Kano to Kaduna Rail, a section of the Lagos to Kano rail line, Transportation Minister, Hon. Rotimi Amaechi hints. pic.twitter.com/Ixw6tQyPSJ
— Bashir Ahmad (@BashirAhmaad) July 22, 2020
Aikin na daga cikin kokarin gwamnti na shimfida titin jirgin kasa daga Legas zuwa Kano.