fbpx
Friday, March 31
Shadow

An karrama Kwankwaso da lambar yabo ta gwarzon Dimokradiyya

A daren jiyane wata kungiya da take shirya taro duk shekara dan karrama mutanen da sukayi abubuwan amfanar da jama’a a Najeriya dama nahiyar Afrika gaba daya suka karrama tsohon gwamnan jihar Kano Sanata Rabiu Musa Kwankwanso da lambar yabo ta gwarzon dimokradiyya.

Muna tayashi murna da fatan Allah ya kara daukaka.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Kotun kolin Najeriya ta yi watsi da karar da wasu ‘yan jam’iyyar APC uku su ka shigar a gabanta, dake neman hana cancantar zababben shugaban kasa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *