Cibiyar dakile yaduwar cututtuka NCDC ta sake fidda sanarwar kara samun adadin mutum 386 wanda suka harbu da cutar coronavirus a fadin kasar.
Sanarwar wanda hukumar ta wallafa ta cikin shafinta dake kafar sadarwa a ranar As a bar 1 ga watan Ogusta shekara ta 2020.
Haka zalika hukumar ta zayyana jahohin da aka samu karin masu cutar wadanada suka hada da:
386 new cases of #COVID19Nigeria;
FCT-130
Lagos-65
Ondo-37
Osun-29
Plateau-23
Rivers-15
Enugu-14
Nasarawa-12
Bayelsa-11
Ebonyi-11
Ekiti-9
Oyo-8
Edo-8
Abia-6
Ogun-3
Katsina-3
Imo-1
Adamawa-143,537 confirmed
20,087 discharged
883 deaths pic.twitter.com/JfacBBoawd— NCDC (@NCDCgov) August 1, 2020
Bayan haka cibiyar ta bada rahoton sallamar adadin mutum 20,087 sannan kuma an samu.mutuwar mutum 883 a fadin kasar.