fbpx
Saturday, June 10
Shadow

An Sayi Wani Dan Wasa Naira Dubu Daya A Wata Kungiyar Kwallon Kafa A Kano

An Sayi Wani Dan Wasa Naira Dubu Daya A Wata Kungiyar Kwallon Kafa A Kano

Kungiyar kwallon kafa ta Young Attackers F.C Gezawa a jihar Kano ta kammala cinikin hazikin dan kwallo Dk Hussain daga kungiyar kwallon kafa ta Galadeema F.C Gezawa akan kudi naira dubu daya.

Daga Dini Ado Ahmad Gezawa

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *