fbpx
Friday, March 31
Shadow

An tsawaita dokar kulle da sati 2 a jihar Ogun

Gwamnan jihar Ogun, Dapo Abiodu  ya bayyana cewa ya tsawaita dokar kulle a jihar biyo baya  alkaluman da suka gani na cutar.

 

A sanarwar daya fitar ta bakin me magana da yawunsa, Kunle Somorin, gwamnan ya bayyana cewa daya daga cikin kananan hukumominsu dake kan iyakarsu da wasu jihohi na daya daga cikin wanda gwamnatin tarayya ta bayyana a matsayin mafiya yawan masu kamuwa da cutar.

Yace dan hakane ba zasu bari abin ya zo ya fi karfinsu ba. Yace sun tsawaita dokar da kwanaki 14 kuma lokaci zuwa lokaci zasu ci gaba da duba yanda lamura ke gudana dan daukar sabbin matakai.

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *