fbpx
Friday, June 9
Shadow

An yi watsi da alkalan wasan Najeriya a gasar cin kofin duniya da za’a yi a Qatar yayin da FIFA ta zabi alkalan wasa 8 daga Afirka

Hukumar kwallon kafa ta duniya, FIFA ta yi watsi da zaben duk wani alkalin wasa na Najeriya bayan ta zabi wasu jami’ai 8 daga wasu kasashen Afirka da za su yi alkalanci a gasar cin kofin duniya na bana a Qatar.

FIFA ta fitar da sunayen alkalan wasa takwas na Afirka a cikin alkalan wasa 36, mataimakan alkalan wasa 63 da kuma jami’an VAR 36 da za a zaba a gasar.

Hukumar kwallon kafa ta duniya za ta bayyana jerin sunayen alkalan wasa na karshe wata daya kafin a fara gasar cin kofin duniya.

Karanta wannan  Maguire zai bar Manchester United

Alkalan wasan Afrika da ke cikin jerin sun hada da;

Victor Gomez (Afirka ta Kudu)

Janny Sikazwe (Zambiya)

Jean Jacques Ndala (DRC)

Mustapha Ghorbal (Aljeriya)

Redouane Jiyed (Maroko)

Tesssema Balmak (Ethiopia)

Maguette N’diaye (Senegal)

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *