fbpx
Saturday, September 23
Shadow

Ana neman wannan matashiyar data bace

Wannan baiwar Allah da ta bace ba’a ganta ba me suna Maimuna ana nemanta ga wanda Allah yasa ya ganta.

 

Dan uwanta, Muhammad Salihu ne ya bayyana haka ta shafinsa na sada zumunta. Yarinyar dai ta fitone daga Minna jihar Naija.

 

Kuma yace tun ranar Juma’a rabon da a ganta.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Za a fara gwajin riga-kafin cutar HIV a Afirka ta Kudu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *