fbpx
Saturday, June 10
Shadow

“APC ce zata lashe zabe a shekarar 2023”>>Abudllahi Adamu ya fadawa ambasadar kasar Porland

Shugaban jam’iyyar APC Abdullahi Adamu ya bayyana cewa sune zasu lashe zaben shekarar 2023 idan har ba ayi magudi ba.

Adamu ya bayyana hakan ne bayan daya karbi bakucin ambasadan kasar Porland, Joanna Tarnawska a ofishinsa.

Inda yace mata sama da mutane miliyan 43 na son APC saboda haka sune zasuyi nasara, kuma yace mata har mace aka samu a jam’iyyar data tsaya takarar gwamna.

Joanna Tarnawska ta taya Abdullahi Adamu murnar zama shugaban jam’iyyar ta APC kuma ta koka aka matsalar tsaron da Najeriya ke fama dashi, inda tace kasarta ta taba shiga cikin wannan halin.

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *