fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Author: wakiliya F.

Kungiyar ‘yan jarida ta Najariya, NUJ ta yi barzanar daina aiki idan ba’a dawo da biyan Tallafin Man fetur ba

Kungiyar ‘yan jarida ta Najariya, NUJ ta yi barzanar daina aiki idan ba’a dawo da biyan Tallafin Man fetur ba

Uncategorized
Kungiyar 'yan Jarida ta Najariya, NUJ ta yi barazanar daina aiki muddin gwamnati bata dakatar da aniyarta ta janye tallafin man fetur ba.   Sakataren kungiyar, Shu'aibu Leman ne ya bayyana haka a wata ganawa da aka yi dashi a kafar yanar gizo.   Leman yace duk da cire tallafin man zai bayar da damar samun karin kudade ga Gwamnati na yiwa Talakawa aiki, amma maganar gaskiya mutane zasu kalli Gwamnati a matsayin wadda bata da tausai.   Yace yanzu haka farashin abubuwa yayi tashin gwauron zabi sosai.
Budurwa ‘yar shekara 16 ta yi watsi da sauranyinta da suka dade suna soyayya, har iyayenta sukace sun bashi ita, bayan ta hadu da me kudi dan shekaru 52

Budurwa ‘yar shekara 16 ta yi watsi da sauranyinta da suka dade suna soyayya, har iyayenta sukace sun bashi ita, bayan ta hadu da me kudi dan shekaru 52

Uncategorized
Wata Baiwar Allah a shafin Twitter ta bayar da labarin cewa, kanwarta me shekaru 16 zata auri tsoho me shekaru 52.   Tace kanwar tata tana da saurayi da suka kai shekaru 4 suna soyayya amma a yanzu ta yi watsi dashi tace me kudi zata aura.   Tace kawayenta da suka biyewa soyayya suka yi auren soyayya bakar wahala suke sha. "My sister’s friend a 16yr old is getting married to a 52yr old man soon insha Allah She was initially engaged to her boyfriend of 4yrs but ditched him for this rich old man 😂 She confessed she’s marrying for money coz her friends that opted for love marriage are suffering.😅"