A makon daya gabata wata mata mai suna Amira Sufyan ta tayar da hankulan al’umma a kafar sada zumunta ta Twitter cewa anyi garkuwa da ita a baban birnin tarayya Abuja.
Inda tace mutanen da sukayi garkuwa da ita sanye suke da kayan hukumar ‘yan sanda kuma su 17 sukayi gakuwa dasu a wurare daban daban a babban birnin tatayyar.
Amma yanzu ta bayar hakuri cewa wannan labarin karya ne ita ta shiga daji da kanta kuma bayan hukumar su ganta, kuma tace tana bukatar addu’a.