fbpx
Saturday, March 25
Shadow

Bafa zamu janye yajin aiki ba sai an biya mana bukatunmu>>ASUU ta sakw nanatawa

Kungiyar Malaman Jami’a ta ASUU reshen babban birnin tarayya Abuja ta ce ba zasu janye yajin aiki ba sai gwamnati ta biya musu bukatunsu.

 

Kungiyar tace sai gwamnati ta cika alkawarin shekarar 2009 data dauka tare da aiwatar dashi kamin su janye yajin aiki.

 

Wakilin kungiyar, Dr Salawu Lawal ne ya bayyana haka a ganawa da manema labarai.

 

Yace a shirye yake su koma bakin aiki muddin gwamnati ta aiwatar da abinda suke so.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  HOTUNA: Sanata Kwankwanso ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan Maragayi Sani Abacha, bisa rasuwar ɗansu Abdullahi Sani Abacha, wanda ya rasu a makwannin baya. Maryam Abacha matar Maragayi Sani Abacha ce ta tarbe su a gidansu da ke Abuja

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *