fbpx
Thursday, December 7
Shadow

Bamu ce zamu yi karin Albashi ba>>Gwamnatin tarayya

Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, bata ce zata yi karin Albashi ba.

 

Hakan ya fito ne daga ma’aikatar Kwadago inda ma’aikatar tace an yiwa ministan Kwadago, Chris Ngige mummunar fassara ne.

 

Kakakin ma’aikatar Olajide Oshundun a sakon daya baiwa manema labarai tace Ministan na nufin Alawus din ma’aikatane za’a duba ba wai maganar karin Albashi ba.

 

Yace gwamnati ba zata yi karin albashi ba ba tare da sanin kungiyoyin kwadago ba.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Yadda 'Yan Sandar Jihar Binuwe suka cika hannu da wata budurwa dumu-dumu da laifin satar akuyar maƙwafta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *