fbpx
Saturday, June 10
Shadow

“Bana tsoron Tinubu da Osinbajo’ duk zan doke su a zaben shekarar 2023”>>Yahaya Bello

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya bayyana cew baya tsoron duk wa’yanda ke neman takarar shugabancin Najeriya karkashin tutar APC.

Wasu daga cikin masu neman takarar shugabancin karkashin jam’iyyar APC sun hada da tsohon gwamnan Legas, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu da mataimakin shugaban kasa farfesa Yemi Osinbajo.

Amma duk da haka Bello Yahaya ya bayyana cewa baya tsoronsu kuma yanada yakinin cewa shine zai yi nasarar lashe zaben a shekarar 2023.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Tinubu ya gana da sanatoci a fadarsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *