Sojojin kasar Isra’ila sun afkawa masallata a masallacin Al’Aqsa yayin da suka ibada inda suka rika harbinsu da hayaki me sa hawaye da duka da kulki.
‘Yan Jarida ma basu tsira ba inda aka ga yanda sojojin ke dukansu da harbinsu.
Akalla mutane sama da 90 ne suka jikkata a lamarin inda kuma kuma sojojin kasar Isra’ilan suka kama wasu da dama.
Saidai zuwa yanzu rahotanni sun nuna cewa kura ta fara lafawa dan har an fara share masallacin dan yin sallar Juma’a.
More than 90 Palestinians were injured in the ongoing confrontation between them and the Israeli occupation police who are storming Al-Aqsa mosque. pic.twitter.com/I6E44fa56o
— 🇵🇸 Ali 🇱🇧 (@allushiii_new) April 15, 2022
More footage of the Israeli occupation police's aggression on the Palestinians in Al-Qibly prayer hall in Al-Aqsa. pic.twitter.com/lli4MIVWwW
— 🇵🇸 Ali 🇱🇧 (@allushiii_new) April 15, 2022
قوات شرطة الاحتلال تعتلي سطح المسجد القبلي في الأقصى وتقوم بإطلاق القنابل والغاز المسيل للدموع من خلال الشبابيك لتفرقة المصلين pic.twitter.com/Dgz7TkhTnn
— غزة برس-Gaza Press (@Gazapres) April 15, 2022