fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Bidiyo Shugaba Buhari Waliyyi ne, Soyayyar da jama’a ke masa daga Allah ne>>Gwamna Yahaya Bello

Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya bayyana shugaban kasa, Muhammadu Buhari a matsayin mutum na musamman wanda bashi da damuwa.

 

Yace shugaban kasar waliyyi ne kuma yana da kyakykyawar zuciya.

 

Yahaya Bello ya bayyana hakane a wani Bidiyo da ya bayyana a shafukan sada zumunta inda aka ji yana cewa zuciyar shugaban kasar Farace tas.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Tinubu ya dakatar da gwamnan CBN Emefiele, kuma DSS sun kamashi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *