Matasan yarbawa a karamar hukumar Akinyele kenan yayin da suke yawo da makamai akan tituna bayan barkewar rikici tsakaninsu xa Hausawa.
Tuni dai gwamnatin jihar ta saka dokar hana zirga-zirga a yankin. Rahotanni a baya sun bayyana cewa an kashe mutane 3 a rikicin.
Hoodlums have taken over some areas in Akinyele Local Government, in Ibadan as the ethnic conflict between Yorubas and Hausas heightens. pic.twitter.com/XNbZ77X7mH
— Oyo Affairs (@Oyoaffairs) February 13, 2021
Aftermath of the clash between Hausas and Yorubas at Sasa Market area, Moniya Ibadan. pic.twitter.com/jxbwc7AY4p
— Oyo Affairs (@Oyoaffairs) February 12, 2021
Hoodlums have taken over some areas in Akinyele Local Government, in Ibadan as the ethnic conflict between Yorubas and Hausas heightens.