fbpx
Thursday, June 8
Shadow

Buhari ya taya Macron murnar lashe zaɓen Faransa

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya taya shugaban Faransa Emmanuel Macron murnar lashe zaɓe wa’adi na biyu.

Shugaban ya ce akwai kyakykyawar alaƙa tsakanin Najeriya da Faransa tun bayan hawan shugaba Macron a shekarar 2017, inda ya kai ziyarar aiki Najeriya a shekarar 2018.

Ya kuma ce shugaban ya samar da hanyoyi na inganta alaƙar tattalin arziki da al’adu da tsaro tsakanin Najeriya da Faransa musamman a taron Faransa da Afirka.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Gwamna Abba Da Mataimakinsa Comrd Aminu Abdussalam Sun Kaddamar Da Aikin Kwashe Shara A Lungu Da Sako Na Jihar Kano, Inda Aka Soma Da Unguwar Dandago Dake Karamar Hukumar Gwale

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *