fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Breaking News

Da Dumi Duminsa: Binani ta janye karar data shigar kan hukumar zabe

Da Dumi Duminsa: Binani ta janye karar data shigar kan hukumar zabe

Breaking News, Siyasa
Da Dumi Duminsa: Binani ta janye karar data shigar kan hukumar zabe. 'Yar takarar gwamnan jihar Adamawa karkashin tutar APC, Aisha Binani ta janye karar data shigar akan hukumar zabe ta kasa,INEC. Binani ta shigar da karar kan cewa ita ce tayi nasara domin kwamishinan hukumar zaben, Hudu Yunusa Ari ya bayyana hakan. Amma yanzu ta janye wannan kara data shigar, bayan gwamna Fintiri yayi nasarar lashe zaben jihar.
Yanzu Yanzu ‘yan bindiga sunyi garkuwa da shugabar kidaya (Census) sun bukaci kudin fansa naira miliyan 500

Yanzu Yanzu ‘yan bindiga sunyi garkuwa da shugabar kidaya (Census) sun bukaci kudin fansa naira miliyan 500

Breaking News
Yanzu Yanzu 'yan bindiga sunyi garkuwa da shugabar kidaya (Census) sun bukaci naira miliyan 500. Yan bindigar sunyi garkuwa da shugabar kidayar ta jigar Bayelsa ne, Gloria kamar yadda hukumar 'yan sandae jihar ta bayyana. Sunyi garkuwa da ita ne a ranar lahadi kuma sun bukaci kudin famsa naira miliyan 500. Malama Glori dai ta kasance tsohuwar shugabar ma'aikata na jihar Bayelsa, kuma anyi garkuwa da ita ne tare da masu tsaron ta.
Wata Sabuwa: ‘Yan Najeriya sun shiga rudani bayan ganin wani abu a hammatar zababben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu

Wata Sabuwa: ‘Yan Najeriya sun shiga rudani bayan ganin wani abu a hammatar zababben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu

Breaking News, Siyasa
Wata Sabuwa: 'Yan Najeriya sun shiga rudani bayan ganin wani abu a hammatar zababben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. A tau zababben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dawo guda Najeriya bayan ya shafe kusan wata guda a kasar Faransa. Membobin jam'iyyar APC sun tarbe shi a tashar jirgi wanda ana ne aka ga wani sabon abu a hammatarsa wanda ba a san dashi ba. Dama akwai wasu 'yan kasar dake cewa bashi da cikakkiyar lafiya. 9 News Nigeria.
YANZU-YANZU; Gwamnatin Najeriya ta bukaci Daliban Najeriya mazauna kasar Sudan da su zauna a inda suke kar su tsallake zuwa Kan iyakoki

YANZU-YANZU; Gwamnatin Najeriya ta bukaci Daliban Najeriya mazauna kasar Sudan da su zauna a inda suke kar su tsallake zuwa Kan iyakoki

Breaking News, Tsaro
YANZU-YANZU; Gwamnatin Najeriya ta bukaci Daliban Najeriya mazauna kasar Sudan da su zauna a inda suke kar su tsallake zuwa Kan iyakoki. Haka zalika Malam Garba shehu ya bayyana cewa basu dauki Alkawarin kwashe duk Yan Najeriya gaba daya ba. Saboda akwai yan asalin Najeriya haifaffun chan. A Cewar Malam Garba Shehu yayin ganawarsa da Gidan Radio na BBC Hausa.
Yanzu Yanzu shugaban kamfanin sufurin jirgin sama na Air Peace, Onyema ya dauke nauyib dawo da ‘yan Najeriya da suka makale a yakin Sudan kyauta

Yanzu Yanzu shugaban kamfanin sufurin jirgin sama na Air Peace, Onyema ya dauke nauyib dawo da ‘yan Najeriya da suka makale a yakin Sudan kyauta

Breaking News
  Yanzu Yanzu shugaban kamfanin sufurin jirgin sama na Air Peace, Onyema ya dauke nauyib dawo da 'yan Najeriya da suka makale a yakin Sudan kyauta. Onyema yace zai taimaka ne domin Allah saboda Najeriya ba zata laminci rasa 'yan kasarta haka nan ba. Yace muddin zasu yi kokarin shiga wata kasar dake kuda da su to tabbas zai dauko su ya dawo dasu Najeriya. Domin yanzu jirgin waje baya tashi a Sudan saboda rikicin da akeyi a kasar. Yace ba komai ne za a riga dorawa a wuyan gwamnati ba musamman irin wannan bukatar ta gaggawa.
Anya kuwa zan iya yafe wa Buhari da Ganduje – Mu’azu Magaji Ɗan -sarauniya (Win-Win)

Anya kuwa zan iya yafe wa Buhari da Ganduje – Mu’azu Magaji Ɗan -sarauniya (Win-Win)

Breaking News, Siyasa
  Tsohon Kwamishinan ayyuka na jihar Kano, Engr. Mu’azu Magaji Dan-Sarauniya (Win-Win), ya furta wani kalami game da neman afuwa da shuganni da wa’adin mulkinsu ya zo ƙarshe ke yi a baya -bayan nan ke yi na neman afuwar al’ummar su.   A baya-bayan nan ne aka jiyo shugaban ƙasa Muhammadu Buhari yana cewa, yana neman alummar Nigeria su yafe masa idan har yayi musu wani abu marar kyau bisa kuskure.   Haka zalika shima Gwamnan jihar Kano mai barin gado, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya furta irin wannan kalami na neman afuwar alummar da ya mulka.   Tsohon Kwamishinan na jihar Kano ya bayyana hakan ne ta cikin hakan ne ta cikin wani sako da ya wallafa shafinsa na Facebook. Inda ya ce, “Wato Ina jinjina yafewa G...