Wednesday, August 5
Shadow

Duk Labarai

Da Duminsa: Adam A. Zango ya kara aure

Da Duminsa: Adam A. Zango ya kara aure

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa Tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango ya kara aure kwanaki kadan bayan rabuwa da tsohuwar matarsa, Maimuna. Wadda ya aura, Maryam Gombe ce ta wallafa labarin inda tace a yau an daura mata aure da baba Ado. Maryam tace duk wanda tawa laifi tana fatan ya yafe mata kuma tana fatan Allah ya basu zaman Lafiya. Hutudole ya dade da lura da cewa akwai soyayya tsakanin Adam A. Zango da Maryam. Domin a baya ta sassaka Hotuna da Bidiyon su tare. Maryam Dai ittace wadda Ordinary President Ahmad Isa yaso kaita kotu kara saboda zargin bata suna
Addini ya hanaku amfani da matan ku ta Duburane amma bai hanaku sha ba>>Inji Miss Zarah

Addini ya hanaku amfani da matan ku ta Duburane amma bai hanaku sha ba>>Inji Miss Zarah

Duk Labarai
Matashiya Miss Zarah ta bayyana cewa, Addini ya hana maza yin amfani da matansu ta Dùbùrq ne amma bai hanasu sha ba. Ta bayyana hakane a TiktokLive da take yi. Lamarin dai ya dauki hankula inda akai ta Allah wadai da ita. https://www.tiktok.com/@uwar_gulma_tv24/video/7670457356915887378?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7670457356915887378&source=h5_m&timestamp=1785961003&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7665740753532061457&share_link_id=75bb3c1b-b719-4073-b703-4b6f184add4a&share_app_id=12...
Kalli Bidiyon: ‘Ya’yan Tsohon Gwamnan Kano, Ganduje na shan yabo saboda yanda suka duka har kasa suka gaishe da babansu da abokansa

Kalli Bidiyon: ‘Ya’yan Tsohon Gwamnan Kano, Ganduje na shan yabo saboda yanda suka duka har kasa suka gaishe da babansu da abokansa

Duk Labarai
Wani Bidiyo na yawo a kafafen sada zumunta inda aka ga 'ya'yan tsohon Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje sun durkusa har kasa suka gaishe shi shi da abokansa suna zaune. Da yawa sun yaba da lamarin da fadar cewa lallai yawa 'ya'yan nasa tarbiyya me kyau. https://twitter.com/i/status/2085056341719023985
Kalli Bidiyon: Sowore da tawagarsa sun fito zqnga-zqngar sai shugaba Tinubu ya sauka daga Mulki a Abuja

Kalli Bidiyon: Sowore da tawagarsa sun fito zqnga-zqngar sai shugaba Tinubu ya sauka daga Mulki a Abuja

Duk Labarai
Dan fafutukar kare hakkin bil'adama kuma dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore ya fito zanga-zangar cewa sai shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sauka daga mulki. Sannan suna kiran a kawo karshen matsalar tsaro da matsin tattalin arziki. Saidai wasu magoya bayan Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu sun fito su kuma suna goyon bayan shugaban kasar https://twitter.com/i/status/2084993480112132337
WAEC sun fitar da sakamakon zaben jarabawar 2026

WAEC sun fitar da sakamakon zaben jarabawar 2026

Duk Labarai
Hukumar Shirya jarabawar WAEC sun fitar da sakamakon jarabawar shekarar 2026 da aka yi a yau Laraba Dalibai 1,200,514 ne suka yi nasarar cin 5 Credit ciki hadda Maths Da English. Shugaban Hukumar Reshen jihar Lagos, Dr. Amos Josiah Dangut, ne ya bayyana hakan inda yace kaso 61.54% na dalibanne suka yi nasarar cin 5 credit Hadda maths da English. Dan duba sakamakon sai a shiga shafin WAEC din na http://www.waecdirect.org/