Saturday, April 26
Shadow

Duk Labarai

Wani jarumin TikTok ya mùtù ya na tsaka da yin bidiyon kai-tsaye(live)

Wani jarumin TikTok ya mùtù ya na tsaka da yin bidiyon kai-tsaye(live)

Duk Labarai
Wani bidiyo da ke yawo a kafafen sada zumunta ya nuna lokacin da wani ɗan TikTok mai suna Disturbing, wanda ke cikin gungun masu fafutukar 'JUSTICE FOR MOHBAD', ya mutu a yayin da ya ke tsaka da watsa bidiyo kai-tsaye. Wannan labari ya samu tabbaci daga wani dan jarida mai binciken ƙwaƙwat, Temilola Sobola, wanda ya yada wannan bidiyo mai tayar da hankali tare da rubuta: “Wani shahararren ɗan TikTok da aka fi sani da Disturbing, wanda shima yana cikin masu fafutukar JUSTICE FOR MOHBAD, ya rasu wasu awanni da suka wuce a yayin da yake watsa bidiyo kai tsaye…” LEADERSHIP ta rawaito cewa, Disturbing, wanda ya yi fice saboda jajircewarsa a fafutukar “Justice for Mohbad”, ya bayyana kakar cikin damuwa sosai kafin ya ɓingire, inda daga bisani ya ce ga garin ku nan.
EFCC zata binciki tsohon shugaban Kamfanin mai na kasa, NNPCL, Mele Kolo Kyari

EFCC zata binciki tsohon shugaban Kamfanin mai na kasa, NNPCL, Mele Kolo Kyari

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, hukumar yaki da Rashawa da cin hanci, EFCC ta sha Alwashin biciken tsohon shugaban kamfanin mai na kasa, NNPL, Mele Kolo Kyari. Hakan ya biyo bayan korafin da wasu lauyoyi da kungiyoyin kare hakkin al'umma suka mikawa EFCC din. Wadannan kungiyoyi sun yi zanga-zanga ne a ofishin EFCC suna duka zargi Kyari da aikata rashawa da cin hanci da kuma yiwa tattalin arziki Najeriya zagon kasa. Kakakin EFCC, Dele Oyewale ya karbi takardun korafin kungiyoyin a madadin shugaban hukumar inda yace zasu duba.
Kalli:Ana zargin ‘yan Shi’a da Yiwa Kabarin marigayi shugaban Kungiyar Hèzbòllàh, Hàssàn Nàsràllàh da kasar Israyla ta kashe Sujada

Kalli:Ana zargin ‘yan Shi’a da Yiwa Kabarin marigayi shugaban Kungiyar Hèzbòllàh, Hàssàn Nàsràllàh da kasar Israyla ta kashe Sujada

Duk Labarai
Wani hoto ya bayyana inda aka ga 'yan kasar Lebanon durkushe a gaban kabarin Kabarin Marigayi, shugaban Kungiyar Hèzbòllàh, Hàssàn Nàsràllàh da kasar Israela ta kashe. An dai yi zargin cewa, Sujada ce sukewa kabarin. A sanda kasar Israela ta kasheshi, mutane da yawa a kasar sun fashe da kukan bakin ciki da rashinsa. Saidai an samu da yawa suna kare hakan da cewa sumbatar kabarinne suke yi ba sujada ba. https://twitter.com/al_Bayraktari/status/1914884049140961582?t=lSo7e74Ci-43_vgEKR7a5Q&s=19 Muna fatan Allah ya jikansa.
DA ƊUMI-ƊUMINSA: A’isha Widad Ta Kafa Tarihin Zama Gwarzuwar Daliba

DA ƊUMI-ƊUMINSA: A’isha Widad Ta Kafa Tarihin Zama Gwarzuwar Daliba

Duk Labarai
DA ƊUMI-ƊUMINSA: A'isha Widad Ta Kafa Tarihin Zama Gwarzuwar Daliba. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} A’isha Widad ’yar shekara 24, tana jami’a aka yi mata aure, ta samu juna biyu har ta haihu ta yi raino, kuma ba a cikin makaranta take zama ba, amma duk da haka ta kafa tarihin zama gwarzuwar ɗalibar da shekara 35 rabon da a samu mai irin sakamakon da kammala karatunta a fannin shari’a.
Ana rade-radin cewa, Atiku yanzu Arziki ba irin na da ba, ba lallaima yana da kudin da zai iya yin yakin nema zabe ba, zaku iya tura masa kamar yanda akawa Buhari?

Ana rade-radin cewa, Atiku yanzu Arziki ba irin na da ba, ba lallaima yana da kudin da zai iya yin yakin nema zabe ba, zaku iya tura masa kamar yanda akawa Buhari?

Duk Labarai
Ana yada rade-radin cewa Arzikin Atiku Abubakar ya ja baya ba irin na da ba, dan ba lallai ma yana da kudin da zai iya zagaya Najeriya yayi yakin nema zabeba a shekarar 2027. Duk da yake cewa wannan hasashe ne na masu lura da al'amuran yau da kullum na siyasar Najeriya, ba abin mamaki bane idan ya kasance Gaskiya. Dalili kuwa shine Atiku Abubakar sau 6 yana fitowa yakin neman zaben Najeriya amma bai yi nasara ba, sannan kudaden da yake kashewa wajan yakin neman zaben Biliyoyin Naira ne musamman idan aka lura da jirage da motoci da ake tafiya dasu zuwa jihohin Najeriya 36 da Abuja dan yakin neman zabe, duk a Aljihunsa ne. Ga kudin man motocin ga kudin sallamar da za'a ba ma'aikata ga kudaden da zai bayar duk gurin wani basaraken da yaje neman goyon bayansa da sauransu. Lallai id...
Kalli Bidiyo: Ni zan iya yin soyayya da maza 10 kuma kowanne ina sonsa>>Inji Wannan matashiyar

Kalli Bidiyo: Ni zan iya yin soyayya da maza 10 kuma kowanne ina sonsa>>Inji Wannan matashiyar

Duk Labarai
Wannan matashiyar ta bayyana cewa ita zata iya yin soyayya da maza 10 kuma kowanne tana sonsa. Ta bayyana hakane a wani shirin Podcast da suke yi. Lamarin dai ya baiwa mutane mamaki matuka inda akai ta bayyana mabanbanta ra'ayoyi. Kalli Bidiyon a kasa: https://twitter.com/sameera_muhd/status/1914660765505642791?t=6HQZPx24neDXhJcdWvGqKA&s=19 Anya kuwa ba fada kawai take ba?
Iya wuya muna tare da Hamisu Breaker>>Inji Murja Kunya

Iya wuya muna tare da Hamisu Breaker>>Inji Murja Kunya

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, Murja Kunya ta bayyana cewa, tana tare da Hamisu Breaker inda tace baiwarshi Daga Allah ce ba malamai yake bi ba. https://www.tiktok.com/@murasty1/video/7497401486305955078?_t=ZM-8vqmtc6MoIo&_r=1 Ta bayyana hakane a shafinta na Tiktok. Haka na zuwane bayan da wakarsa ta Amanata ta jawo cece-kuce har hukumar Hisbah ta dakatar da sauraron tabinda tace tana tallata Zina.
Tinubu be yi abinda za’a sake zabensa ba, Masu zagina dan na kaiwa Buhari ziyara bakaken Munafukaine>>Atiku Abubakar

Tinubu be yi abinda za’a sake zabensa ba, Masu zagina dan na kaiwa Buhari ziyara bakaken Munafukaine>>Atiku Abubakar

Duk Labarai
Tsohon Mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa gwamnatin Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu bata cika Alkawuran data daukarwa 'yan Najeriya ba. Yace dan haka bata cancanci a sake zabenta ba. Ya bayyana hakane bayan komawar wasu 'yan PDP jam'iyyar APC inda yace ko a jikinsa. Hakanan Atiku yace masu sukarsa game da ziyara da ya kaiwa tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari munafukaine. Yace Buhari tsohon shugaban kasa ne kuma me ruwa da tsaki a siyasar Najeriya. Yace a lokacin da ya rika kaiwa Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ba'a rika zaginsa ba sai da ya ziyarci Buhari.