Sunday, July 13
Shadow

Duk Labarai

Chelsea ta lashe kofin Duniya da kungiyoyi bayan lallasa PSG da ci 3-0

Chelsea ta lashe kofin Duniya da kungiyoyi bayan lallasa PSG da ci 3-0

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Kungiyar kwallon kafa ta Chelsea ta lashs kofin Duniya na Kungiyoyi bayan lallasa PSG da ci 3-0. Da wannan Chelsea ta zama kungiyar kwallon kafa ta farko data lashe duka manyan kofunan kwallon kafa: Premier League FA Cup EFL Cup Champions League Europa League Conference League Club World Cup
Gwamnatin Jihar Katsina ta fitar da bayani kan yanda za’a gudanar da jana’izar Buhari

Gwamnatin Jihar Katsina ta fitar da bayani kan yanda za’a gudanar da jana’izar Buhari

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Gwamnan Katsina Dikko Umaru Radda ya ce iyalan Muhammadu Buhari sun yanke shawarar yi masa jana'iza a garin Daura mahaifarsa da ke jihar ta Katsina. Da yake magana da kafar yaɗa labarai ta DW Hausa, Dikko Radda ya ce yana birnin na Landan ya samu labarin rasuwar inda ya je duba shi. "Na zo ranar Juma'a domin duba shi, muna shirin dawowa gida kuma sai ga labarin rasuwar tasa," in ji shi. "Yanzu muka rabu da iyalansa a asibitin da ya rasu kuma an yi ittifaƙi za a kai shi ...
Kalli Bidiyon karshe na shugaba Buhari da aka ganshi a bainar Jama’a

Kalli Bidiyon karshe na shugaba Buhari da aka ganshi a bainar Jama’a

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wannan Bidiyon shine aka alakanta da cewa na karshe da aka ga tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari kamin rasuwarsa. https://www.youtube.com/watch?v=HQY3u0gtzPM?si=jSxnBJ9LkBooTTPc A Bidiyon, Buhari ya karbi bakuncin gamayyar 'yan adawa da suka hada da Atiku Abubakar, Aminu Tambuwal ,Achike Udenwa, Gabriel Suswam, Nasir El-Rufai da sauransu
Bidiyo: Bayan Buhari saura Tinubu>>Inji Gfresh Al’amin

Bidiyo: Bayan Buhari saura Tinubu>>Inji Gfresh Al’amin

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraron Tiktok, Gfresh Al-amin ya bayyana cewa, Buhari ya mutu saura Tinubu. Ya bayyana hakane a wani Bidiyo daya wallafa inda yace mutuwar Buhari ta tabashi. https://www.tiktok.com/@gfreshfanpage/video/7526636483503983928?_t=ZM-8y07xjKIsr8&_r=1 Yace ya kamata mutane su shiga taitayinsu.
Bidiyo: Kalli Yanda Sadiya Haruna ta sake wallafa Bidiyon Angonta, tana mai ruwan addu’o’i

Bidiyo: Kalli Yanda Sadiya Haruna ta sake wallafa Bidiyon Angonta, tana mai ruwan addu’o’i

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, Sadiya Haruna ta sake wallafa Bidiyon Angonta inda aka ga tana masa ruwan addu'o'i. An ji tana cewa, kada angon nata ya yi magana dan kada a ganeshi. https://www.tiktok.com/@sayyada_sadiya_haruna/video/7526633409016335672?_t=ZM-8y05XgAbyoq&_r=1 An yi ta cece-kuce sosai tsakaninta da Tsohon Mijinta Gfresh inda yace shine ya sakw aurenta.
Da Duminsa: Shima Dan uwan Buhari, Mamman Daura na can kwance a Asibitin kasar Ingila rai hannun Allah

Da Duminsa: Shima Dan uwan Buhari, Mamman Daura na can kwance a Asibitin kasar Ingila rai hannun Allah

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni sun bayyana cewa, dan uwan Buhari, Mamman Daura na can kasar Ingila a kwance a asibiti rai hannun Allah. Rahotan na zuwa ne jim kadan bayan samun rahoton rasuwar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari. Muna fatan Allah ya jikan Buhari, ya baiwa mamman Daura lafiya.
Da Duminsa: Garba Shehu ya fitar da karin bayani kan Buhari, Fadar Tinubu ya fitar da sako

Da Duminsa: Garba Shehu ya fitar da karin bayani kan Buhari, Fadar Tinubu ya fitar da sako

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya rasu ranar Lahadi yana da shekara 82 da haihuwa. Wata sanarwa da Garba Shehu mai magana da yawunsa ya fitar ta ce Buhari ya rasu a wani asibiti da ke birnin Landan. Fadar shugaban Najeriya ta ce ya rasu da misalin ƙarfe 4:30 "sakamakon doguwar jinya". "Shugaban ƙasa ya umarci Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ya tafi Landan domin ya rako gawar Buhari zuwa gida Najeriya," a cewar wata sanarwa daga fadar shugaban ƙasa. A mak...
Kalli Bidiyo da Duminsa: A karshe dai Sadiya Haruna ta raba gardama, ta bayyana Bidiyon Mijin data aure

Kalli Bidiyo da Duminsa: A karshe dai Sadiya Haruna ta raba gardama, ta bayyana Bidiyon Mijin data aure

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, Sadiya Haruna ta wallafa Bidiyon mijin data aura. Sadiya ta wallafa Bidiyon ne a shafinta na Sada zumuntar Tiktok inda aka ganta Mijin nata yana tukata a Mota. Sannan an ga tana shafa masa cinya. Tace ta tashi daga Kano ne ta je Abuja wajan mijin nata. https://www.tiktok.com/@sayyada_sadiya_haruna/video/7526597900646862085?_t=ZM-8xzxO81tHSY&_r=1 An dai yi ta takaddama tsakanin Sadiya da Tsohon Mijinta Gfresh yana cewa shine ya mayar da ita gidansa.
Yanzu-Yanzu:Tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya riga mu gidan gaskiya, kamar yanda Garba Shehu ya bayyana

Yanzu-Yanzu:Tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya riga mu gidan gaskiya, kamar yanda Garba Shehu ya bayyana

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya rasu. Me magana da yawun Buharin, Malam Garba Shehu ne ya bayyana hakan. Garba Shehu ya bayyana cewa, Buhari ya rasu a Landan kasar Ingila.
Kalli Bidiyo: Mu a wajan mu Hausawane Kwarkwata take nuna alamar Kazanta da Talauci amma a wajan larabawa ba haka bane ba>>Inji Sheikh Lawal Triumph

Kalli Bidiyo: Mu a wajan mu Hausawane Kwarkwata take nuna alamar Kazanta da Talauci amma a wajan larabawa ba haka bane ba>>Inji Sheikh Lawal Triumph

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Babban Malamin Addinin Islama, Sheikh Lawal Triumph ya bayyana cewa, a wajan Hausawa ne Kwarkwata take zama alamar Talauci da Kazanta. Yace amma a wajan Larabawa, Kwarkwata ba alamar Talauci da kazanta bace. Yace me arziki ma sai a ganshi da Kwarkwata indai baya kula da kansa. Malam ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa da ya watsu a kafafen sada zumuntan Kalli Bidiyon anan: https://www.facebook.com/share/v/1JpnVbHP1o Hakan na zuwane biyo bayan kaurewar mahawara bayan ...