
Kalli Bidiyo: Dan Jam’iyyar APC Anas Abba Dala ya nemi yan jam’yyar da su zabi NNPP maimakonta.
Dan Jam'iyyar APC Anas Abba Dala ya nemi yan jam'yyar da su zabi NNPP maimakonta.
A cewarsa jam'iyyar bata kyautawa mutanen Kano ba, kuma zabar Abba Kabir na NNPP shi zai farfado da kimar jihar.
Ya kara da cewa, ya kewaya yankunan Kano da dama kuma ya fahimci jama'a sun dawo daga rakiyar APC.
Ga dai Anas Abba Dalan:
Dan Jam'iyyar APC Anas Abba Dala ya nemi yan jam'yyar da su zabi NNPP maimakonta.
https://youtu.be/W8vN4WgKHvY