fbpx
Thursday, December 7
Shadow

labaran kano na yau

DA ƊUMIƊUMINSA: Hukumar Hisba A Kano Za Ta Fasa Kwalaben Giya Na Sama Da Naira Bilyan Ɗaya

DA ƊUMIƊUMINSA: Hukumar Hisba A Kano Za Ta Fasa Kwalaben Giya Na Sama Da Naira Bilyan Ɗaya

labaran kano na yau
DA ƊUMIƊUMINSA: Hukumar Hisba A Kano Za Ta Fasa Kwalaben Giya Na Sama Da Naira Bilyan Ɗay Daga Imam Aliyu Indabawa Kwamandan Hisba na jihar Kano Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa zai jagoranci fasa kwalaben giya guda miliyan huɗu da dubu ɗari shida da dubu sittin da takwas, wanda a kiyasce kudin kwalaben zai kama miliyan dubu ɗaya da ɗari ɗaya da sittin da dubu casa'in da huɗu. Taron fasa kwalaben zai gudana a gobe talata a jihar Kano kalibawa da misalin karfe goma na safe. Hakan na zuwa ne mako guda da damƙa shugabancin hukumar da gwamnan Kano Eng Abba Kabir Yusuf ya yi ga Shaikh Aminu Ibrahim daurawa. Wannan dai kamar wata manuniya ce da ke nuna farfadowar hukumar a jihar Kano da kuma ƙalubale ne ga masu kasuwancin giya sun yi ta tafka asara ke nan domin jihar Kano jihar musulu...
Ni Kwankwaso Shine Ubana, idan Ledar Pure Water Kwankwaso yakawo yace A zabeta, Kuma ayi mata Biyayya Wallahi Sai Munyi Mata>>Murja Kunya

Ni Kwankwaso Shine Ubana, idan Ledar Pure Water Kwankwaso yakawo yace A zabeta, Kuma ayi mata Biyayya Wallahi Sai Munyi Mata>>Murja Kunya

labaran kano na yau, Siyasa
Ni Kwankwaso Shine Ubana, idan Ledar Pure Water Kwankwaso yakawo yace A zabeta, Kuma ayi mata Biyayya Wallahi Sai Munyi Mata. Na Rantse da Allah ace yau Abba Gida Gida ya bujerewa Kwankwaso. Billahillazi La'ila ha Illahuwa ba fata nake ba amma da gwamna Abba Gida Gida ya Butulcewa Madugu Kwankwaso koya soke shi gwan da nabar duniyar nan ko kuma rayuwa ta ta kare a Ille Ife, inji Murja Ibrahim Kunya.
Babbar Kotun Tarayya mai mazauni a Kano ta hana gwamnatin Jihar Kano da hukumomin tsaron na ƙasa da na Jiha yi wa tsohon gwamna Jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje duk wata barazana ko yunƙurin kama shi

Babbar Kotun Tarayya mai mazauni a Kano ta hana gwamnatin Jihar Kano da hukumomin tsaron na ƙasa da na Jiha yi wa tsohon gwamna Jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje duk wata barazana ko yunƙurin kama shi

labaran kano na yau, Siyasa
DA ƊUMI-ƊUMI:- Babbar Kotun Tarayya mai mazauni a Kano ta hana gwamnatin Jihar Kano da hukumomin tsaron na ƙasa da na Jiha yi wa tsohon gwamna Jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje duk wata barazana ko yunƙurin kama shi. Jaridar Dokin Ƙarfe TV ta samu kwafin takardun umarnin wanda aka fitar yau Juma'a kamar yadda ku ke gani cikin hotunan nan. A ƴan kwanakin nan ne dai hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta Jihar Kano ta aike da takardar goron gayyata ga tsohon gwamnan domin amsa tambayoyi kan faifan bidiyon dala.