
Rahama Sadau ta taya Dan Uwanta, Haruna Sadau Murnar aure
Tauraruwar fina-finan Hausa,Rahama Sadau ta taya dan uwanta, Haruna Sadau murnar auren da zai yi da Amaryarsa, Zainab.
Rahama ta sanar da Lamarin ne ta shafinta na Instagram inda tace za'a yi aurenne ranar 30 ga watan Janairu da muke ciki.
Rahama ta bayyana cewa, tana musu fatan Alheri da kuma Allah ya albarkaci auren nasu.
https://www.instagram.com/p/CKECGqmBApO/?igshid=1dqtdh7ysgl8c