Wannan matashiyar ta koka da yanda Telanta ya nemi taba mata jiki yayin da taje ya aunata dinkin Sallah.
Ta bayyana hakane a shafinta na sada zumunta.
Wasu dai sun ce bai kyauta ba a yayin da wasu ke cewa ita ta kai kanta.
Wasu 'yan matan kuwa cewa suke ai haka halin telolin yake suna son taba jikin mace idan ta kai musu dinki.
Amma wasu teloli da suka mayar da martani a karkashin hotonta, sun bayyana cewa, ba halinsu bane
Wata kyakkyawar matashiya ta bayyana cewa tana son Namiji, amma wanda bai taba-taba mace ba take so.
Ta bayyana hakane a shafinsa na sada zumunta inda tuni Samari masu lashe baki da jiran ko ta kwana suka fara cewa gasu.
Wasu kuwa cewa sukayi ai ba zata samu ba, musamman ma dai a shafukan sada zumunta.
Kyautar Da Kake Yi Wa Mutane Akwai Riya A Ciki, Kada Ka Sake Saka Ni A Ciki, Saidu Gwanja Ga Mawaki Rarara
Daga Mukhtar Yakubu
Daya daga cikin dattawan Kannywood kuma tsohon shugaban Ƙungiyar Masu Shirya Finafinai ta Jihar Kano, Alhaji Sa’idu Isah Gwanja, ya nuna ɓacin rai kan yayata tallafin azumi da fitaccen mawaƙi Alhaji Dauda Abdullahi Kahutu (Rarara) ya yi masa kwanan nan.
A ganin sa, kyautar tamkar riya ce, kuma cin zarafi ne a gare shi da sauran ‘yan masana’antar.
Idan kun tuna, mujallar ta ba ku labari a shekaranjiya Juma’a cewa Rarara ya raba kyautar naira dubu hamsin-hamsin ko talatin-talatin ga wasu ‘yan fim na da da na yanzu a matsayin tallafin azumin watan Ramadan da ke ƙarewa a yau.
Da ma can akwai masu ƙorafi a bayan fage cewa yadda Rarara ya ke yayata ky...
Wannan matashiyar me suna Mabel The Goddess wadda ta yi suna a shafukan sada zumunta tace tafi son yin zina da kare maimakon namiji.
Hakan na zuwane bayan da Rahotanni suka bayyana cewa wasu 'yan mata a Legas na yin zina da karnuka ana biyansu Miliyan 1.5 a kowane dare.
Lamarin dai ya dauki hankula inda akai ta Allah wadai dashi.
Wasu sun rika fargabar 'yan matan Legas din tun bayan jin wannan labari.
Irrfan Khan Kenan Jarumin Da Ya Musuluntar Da Mutane 1200 Daga Addinin Hindu Zuwa Musulunci.
Sanadiyyar hakan aka ɗaure shi har na tsawon shekaru huɗu a gidan yari kuma daga ƙarshe Allah yayi masa rasuwa a shekarar 2020.
Allah yajikansa da sauran Musulmi baki daya Ameen Ya Allah.
Daga Comr Haidar Hasheem Kano
Tauraron mawakin Hausa, dake yawan jawo cece-kuce, Nazir Sarkin Waka yayi rokon Allah sa kar kudin mu su kare.
Nazir ya bayyana hakane a shafinsa na sada zumunta.
https://twitter.com/real_sarkinwaka/status/1519756652148310017?t=9HI3cVJPog-ACL-BoOaJwQ&s=19
Yace me bukatar hakan yace Amin.
Tauraruwar fina-finan Hausa, Rahama Sadau kenan a wadannan hotunan inda suke kasa me tsarki tare da mahaifiyarta da kuma 'yan uwanta da ta kai aikin Umrah.
Muna fatan Allah ya karba.