fbpx
Thursday, December 7
Shadow

Politics

Zuwa Watan Disamba Matatar Man Fetur Ta Fatakwal Za Ta Dawo Aiki, Inji Gwamnatin Nijeriya

Zuwa Watan Disamba Matatar Man Fetur Ta Fatakwal Za Ta Dawo Aiki, Inji Gwamnatin Nijeriya

Politics, Siyasa
Zuwa Watan Disamba Matatar Man Fetur Ta Fatakwal Za Ta Dawo Aiki, Inji Gwamnatin Nijeriya Daga Comr Abba Sani Pantami Gwamnatin Tarayya ta ce da zarar matatar man fetur din ta fara aiki an kawo karshen shigo da man fetur daga kasashen waje, za a cigaba da aikin tace man a cikin gida Nijeriya, kuma man fetur din zai yi arha. Karamin Ministan Man Fetur Sanata Heineken Lokpobiri ne ya bayyana hakan a yayin ziyarar duba cigaban aikin da ake yi a kamfanin sarrafa mai na Fatakwal (PHRC) a yau Juma’a, kamar yadda suka bayyana a shafin kamfanin na Facebook.
Duk wata barna da akai a Kano za’a tabbatar an gyara ta kuma an ƙwato hakkin mutanen Kano, nine mai bawa Gwamna Shawara  ~ Cewar Sanata Kwankwaso

Duk wata barna da akai a Kano za’a tabbatar an gyara ta kuma an ƙwato hakkin mutanen Kano, nine mai bawa Gwamna Shawara ~ Cewar Sanata Kwankwaso

Politics
Duk wata barna da akai a Kano za'a tabbatar an gyara ta kuma an ƙwato hakkin mutanen Kano, nine mai bawa Gwamna Shawara~ Cewar Sanata Kwankwaso. Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso kenan, inda yasha alwashin kwatowa al'unmar Kano hakkokinsu da gwamnati mai ci ta lukume. Kuma yace gwamna mai jiran gado Abba Gida Gida zai yi aiki tukuru a jihar don ganin cewa ya kawo masu cigaba sosai.  
Akwai Na kusa da shugaba Buhari da basa son ayi zabe, so suke su masa sagegeduwa a kafa gwamnatin rikon kwarya>>Gwamna El-Rufai ya tona Asiri

Akwai Na kusa da shugaba Buhari da basa son ayi zabe, so suke su masa sagegeduwa a kafa gwamnatin rikon kwarya>>Gwamna El-Rufai ya tona Asiri

Politics
Gwamna Nasiru Ahmad El-Rufai na jihar Kaduna ya bayyana cewa, akwai na kusa da shugaba Buhari dake son kawowa Dimokuradiyyar Najariya tangarda.   Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan jaridar Premium times inda yace basa son a yi zabe, so suke a kafa gwamnatin rikon kwarya.   Gwamna El-Rufai yace, 'yan takara biyu ne suka so su ci zabe amma basu samu ba, watau Lawal Ahmad ko kuma gwamnan bankin Najariya, watau Godwin Emefiele.   Gwamnan ya kara da cewa, baya tsoron kowa kuma irin wadannan mutane a bayan shugaba Buhari ne kawai zasu iya lafewa su samu abinda suke so dan kuwa basu iya siyasa ba kuma ba zasu iya cin zabe ba.   Saidai be bayyana sunayen wadannan mutanen ba.
Abunda Ya Sa Atiku Zai Faɗi Zaɓe A Yankin Arewa Maso Gabas

Abunda Ya Sa Atiku Zai Faɗi Zaɓe A Yankin Arewa Maso Gabas

Politics, Siyasa
Daga Babangida Ibrahim A lokacin mulkin Olusegun Obasanjo musamman a shekaru huɗun farko, Atiku ya kasance shi ke juya akalar gwamnatin Obasanjo, domin kusan dukkanin gwamnoni da Ministoti nashi ne, a fagen siyasa ma anfi jin muryar sa fiye da ta shugaba Obasanjo. A takaice dai a tarihin Najeriya Atiku shine mataimakin shugaban ƙasa da ya samu damar da babu wani mataimakin shugaban ƙasar da ya taɓa samun kwatankwacin ta. Duk da kasancewar Atiku ɗan yankin Arewa maso gabashin Najeriya, hakan bai sanya shi yiwa yankin abun gani da faɗa ba a lokacin da yayi kane-kane a madafun iko. A wancan lokaci Atiku yana da damar gina Arewacin Najeriya ba iyaka yankin Arewa maso gabas ba, amma sai dai babu abunda ya gina a yankin Arewa maso gabas ballantana Arewa baki ɗaya. Ko a jihar A...
Nigeria is tired of the North, we dominated everywhere – Former Gov. Of Borno

Nigeria is tired of the North, we dominated everywhere – Former Gov. Of Borno

Politics
The Former Military Governor of Borno state, Retired Col. Abdulmumini Aminu said Tinubu will win 2023 Election because Nigeria is tired of the North.   He said it is time for the south to rule because northerners have dominated every are of life, Particularly government.   “Nigerians are tired of us from the North, especially because we have dominated every area of life, particularly government,” Aminu also Grand Patron of Tinubu-Shettima Nigeria Front (TSNF) said when he received members of the group in Abuja on Thursday.   Aminu said it was time Nigerians put behind politics of religious and ethnic sentiments and forge ahead with real issues, adding that this was how countries developed.
Allow southerner to become chairman but if you say no, let’s go to the field – Wike to PDP

Allow southerner to become chairman but if you say no, let’s go to the field – Wike to PDP

Politics
The governor of Rivers state, Nyesom Wike has reiterated the G5 Governor's demands to PDP that the current chairman of the party must go so that a Southerner can become chairman of the party.   Wike said this at the venue of the flag-off ceremony for the construction of Eneka -Igbo Etche Road dualisation project.   He said the deman is non-negotiable.   “We have made our demand and our demand is the national chairman must come to the south. It’s non-negotiable. If you say you don’t care, no problem. Lets go to the field. No need to begin to threaten people you will do this, you will do that.” PMnews reports.
Who is peter obi running mate

Who is peter obi running mate

Politics
Yusuf Datti Baba Ahmed is the running mate of Peter Obi. Peter Obi running mate biography Yusuf Datti Baba-Ahmed is a 53-year-old Nigerian politician with a diverse background as an academic, businessman, and politician. He served as a member of the House of Representatives from 2003 to 2007, and was elected as Senator for Kaduna North in Kaduna State in April 2011 as a member of the Congress for Progressive Change (CPC) party. As a candidate for the Vice Presidency with the Labour Party in 2023, Baba-Ahmed boasts four verifiable degrees, a rarity among those aspiring to lead Nigeria. Yusuf Datti Baba-Ahmed has a strong educational background, with a BSc and MSc in Economics from the University of Maiduguri, an MBA from the University of Wales in Cardiff, and a PhD in Philosophy...
Outrageous reactions from Nigerians after Germany Minister Visited Borno with her private security personnel

Outrageous reactions from Nigerians after Germany Minister Visited Borno with her private security personnel

Politics
German Foreign minister, Annalena Baerbock visited Nigeria on the 20 of December.   She was in Borno state where she interacted with some members of resettled Ngarannam community in Mafa LGA in the state.   A Nigerian Journalist working with HumAngle, Murtala posted her pictures on Twitter with her personal security guards.   The pictures generated a lot of reactions from Nigerians. Some see it as a shame to Nigeria that the minister doesn't trust Nigerian security personnel to protect her, while others see it as a wake up call for Nigerian government.   Here are some of the reactions:   "Insecurity is not about lack of personnels in Nigerian army, Nigerian army has been compromised, insecurity is what the rich northerners are using to...
Peter Obi companies and his secret businesses

Peter Obi companies and his secret businesses

Politics, Uncategorized
Peter Obi is a politician and businessman in Nigeria. He served as the governor of Anambra State from 2006 to 2014, and was the vice presidential candidate for the People's Democratic Party (PDP) in the 2019 general election.   He is also the founder and chairman of several companies in Nigeria, Below are some of the companies owned by Peter Obi.   But before we continue, let's look at the positions held by Peter Obi as he stated in his website. Peter Obi was chairman of Next International Nigeria Ltd, then chairman and director of Guardian Express Mortgage Bank Ltd, Guardian Express Bank Plc, Future View Securities Ltd, Paymaster Nigeria Ltd, Chams Nigeria Ltd, Data Corp Ltd and Card Centre Ltd.” The former governor also described himself as the youngest board cha...
If Mazi Nnamdi Kanu dies in DSS detention. It will trigger war, Nigeria state will not contend it>>MASSOB

If Mazi Nnamdi Kanu dies in DSS detention. It will trigger war, Nigeria state will not contend it>>MASSOB

Politics
The president of The Movement for the Actualization of the Sovereign state of Biafra (MASSOB), Uchenna Madu has called on the federal government not to allow Nnamdi Kanu to die in DSS detention.   He called on the federal government to allow the personal doctor of thr leader of IPOB Nnamdi Kanu to see him.   Madu said, “The people of Biafra will never forgive President Muhammadu Buhari-led federal government if Mazi Nnamdi Kanu dies in DSS detention. It will trigger war, Nigeria state will not contend it.   “MASSOB reminds President Muhammadu Buhari that his sadistic and pathological hatred on the people of Biafra can never stop the actualization and restoration of Biafra as an independent state from Nigeria. “MASSOB reminds the people of Biafra that irres...