fbpx
Tuesday, March 28
Shadow

Siyasa

Gwamnatin jihar Legas ta jaddadawa ‘yan okada cewa har yanzu dokar hana tukin babur na nan daram

Gwamnatin jihar Legas ta jaddadawa ‘yan okada cewa har yanzu dokar hana tukin babur na nan daram

Siyasa
Gwamnatin jihar Legas ta jaddadawa 'yan okada cewa har yanzu dokar hana tukin babur na nan daram. Hadimin gwamnan jihar, Hon Sola Giwa ne ya bayyyana hakan a ranar litinin, kuma yayi kira ga mutane su cigaba da dokar gwamnatin. Kananun hukumomi goma aka haramtawa tukin baburan, wanda suka hada da Kosofe, Oshodi-Isolo, Somolu, Mushin, Apapa, Ikeja, Lagos Island, Lagos Mainland, Surulere da kuma Eti-Osa.
Nan gaba kadan ‘yan Najeriya zasu fara cewa Buhari dawo-dawo, cewar Garba Shehu

Nan gaba kadan ‘yan Najeriya zasu fara cewa Buhari dawo-dawo, cewar Garba Shehu

Siyasa
Nan gaba kadan 'yan Najeriya zasu fara cewa Buhari dawo-dawo, cewar Garba Shehu. Hadimin shugaban kasa, Garba Shehu ya gana da manema labarai na Channels kan sukar da 'yan Najeriya ke yiwa janar Muhammdu Buhari. Yace al'ummar kasar nan basa ganin aikin kowane shugaba sai bayan saukarsa akan mulki, kuma hakan ya faru da Goodluck. Saboda haka yanada yakinin cewa shima Buhari watarana sai al'ummar kasar sunce masa dawo dawo.
Ni nafi cancanta na zama shugaban sanatoci, kuma ya kamata Ahmad Lawal ya goyi bayana, cewar Sanata Musa

Ni nafi cancanta na zama shugaban sanatoci, kuma ya kamata Ahmad Lawal ya goyi bayana, cewar Sanata Musa

Siyasa
Ni nafi cancanta na zama shugaban sanatoci, kuma ya kamata Ahmad Lawal ya goyi bayana, cewar Sanata Musa. Sanata Musa, wanda yayi nasarar lashe zaben sanata na gabashin jihar Niger da aka gudamar ranar 25 fa watan Febtairu ya bayyana ra'ayinsa na zon zama shugaban sanatoci. Yace hakan ba zai shafi abotarsa da shugaban sanatoci na yanzu ba wato Ahmad Lawal, inda ya kamata ya goyi bayansa. Ya bayyana hakan be yayin dayake ganawa da manema labarai na Arise, kuma yaci zai yi aiki tukuru idan aka zabe shi.
An bukaci shugaba Buhari da jami’ai sun binciki shigaban shari’a Ariwoola kan zargin da ake yi masa nayin kuskusa da Tinubu a birnin Landan

An bukaci shugaba Buhari da jami’ai sun binciki shigaban shari’a Ariwoola kan zargin da ake yi masa nayin kuskusa da Tinubu a birnin Landan

Siyasa
An bukaci shugaba Buhari da jami'ai sun binciki shigaban shari'a Ariwoola kan zargin da ake yi masa nayin kuskusa da Tinubu a birnin Landan. CNPP ce ta bukaci shugaban kasa Mihammdu Buhari da jami'ai suyi bincike akan wannan lamarin, domin suna zargin Ariwoola ya shiga siyasar 2023. Ariwoola ya karyata zargin da akw yi masa yace shi yayi tafiyar ne domin duba lafiyarsa, amma manema labarai da dama sun karyata hakan. Inda Peoples Gazette sukace anga shugaban shari'ar a birnin Landan kuma ana zarginsa dayin kuskus da zababben shugaban kasa.  
APC tayi zanga-zanga a babban birnin tarayya Abuja, ta bukaci jam’iyyin hamayya dasu karbi Tinubu a matsayin zababben shugaban kasa

APC tayi zanga-zanga a babban birnin tarayya Abuja, ta bukaci jam’iyyin hamayya dasu karbi Tinubu a matsayin zababben shugaban kasa

Breaking News, Siyasa
APC tayi zanga-zanga a babban birnin tarayya Abuja, ta bukaci jam'iyyin hamayya dasu karbi Tinubu a matsayin zababben shugaban kasa. Mabiyan jam'iyyar sun gudanar da zanga-zangar limanar ne a Maitama dake babban birnin tarayyar. Biyo bayan jam'iyyar PDP da kuma Labour Party da suka ce basu amince da zaben ba, domin Tinubu yayi magudi.  
Yanzu yanzu hukumar zabe ta sanar cewa za’ayi zabukan data daga ranar 15 ga watan Afrilu

Yanzu yanzu hukumar zabe ta sanar cewa za’ayi zabukan data daga ranar 15 ga watan Afrilu

Breaking News, Siyasa
Yanzu yanzu hukumar zabe ta sanar cewa za'ayi zabukan data daga ranar 15 ga watan Afrilu. Hukumar zabe ta INEC ta bayyana hakan ne bayan ta gudanar da taro a yau ramar litinin. Zabukan da hukumar ta daga wanda tace incomlnclusive ne sun hada dana jihar Adamae da kuma Kebbi. Yayin da kuma yanzu za a sake yinsu a ranar 15 ga watan Afrilu mai zuwa.
Zaben jihar Kebbi ba inconclusive bane, APC ce tayi nasara, cewar Shettiman Gwandu

Zaben jihar Kebbi ba inconclusive bane, APC ce tayi nasara, cewar Shettiman Gwandu

Siyasa
Zaben jihar Kebbi ba inconclusive bane, APC ce tayi nasara cewar Shettiman Gwandu. Mataimakin darektan kamfe na gwamnan jihar Kebbi, Alhaji Abubakar Gari Malam, Shettiman Gwandu ya bayyana yace ya kamata hukumar zabe ta sanar cewa Nasiru Idris Kauran Gwandu ne yayi nasarar lashe zaben. Domin yace APC ta samu kuru'u 388,258 yayin da PDP ta samu 342,980, saboda haka baiga dalilin da hukumar zata ce inconclusive bane. Ya kara da tazararsu tanada tawa sosai kuma a wasu jihohin tazarar bata kai tasu ba, amma an sanar saboda haka ya kamata suma a sanar kawai.  
Jam’iyyar APC ta samu sama da naira biliyan 1.3 wurin sayar da tikitin tasayawa takarar gwamna a jihar Kogi, Bayelsa da kuma Imo

Jam’iyyar APC ta samu sama da naira biliyan 1.3 wurin sayar da tikitin tasayawa takarar gwamna a jihar Kogi, Bayelsa da kuma Imo

Siyasa
Jam'iyyar APC ta samu sama da naira biliyan 1.3 wurin sayar da tikitin tasayawa takarar gwamna a jihar Kogi, Bayelsa da kuma Imo. Jam'iyyar mai ci ta sayar da da tikitin nata ne akan farashin naira miliyan 50 a babban birnin tarayya Abuja. Kuma har yanzu bata da tsayayyar ranar da zata gudanar da zaben fidda gwani domin a jiya ta daga ranar 10 ga watan Afrilu data tsayar.
Wai Ta Karfi Da Yaji Sai An Yi Min Ritaya A Kwankwasiyya, To Wallahi Ba A Isa Ba. Mu Da Kwankwaso Saidai Mutuwa. Muna Bayan Madugu Baba Dan Musa Mai Allah, Kafarka Kafar Mu Jagora, Martanin Ali Artwork Ga ‘Yan Kwankwasiyya Masu Zaginsa Bayan Ya Dawo Cikinsu

Wai Ta Karfi Da Yaji Sai An Yi Min Ritaya A Kwankwasiyya, To Wallahi Ba A Isa Ba. Mu Da Kwankwaso Saidai Mutuwa. Muna Bayan Madugu Baba Dan Musa Mai Allah, Kafarka Kafar Mu Jagora, Martanin Ali Artwork Ga ‘Yan Kwankwasiyya Masu Zaginsa Bayan Ya Dawo Cikinsu

Siyasa
Wai Ta Karfi Da Yaji Sai An Yi Min Ritaya A Kwankwasiyya, To Wallahi Ba A Isa Ba. Mu Da Kwankwaso Saidai Mutuwa. Muna Bayan Madugu Baba Dan Musa Mai Allah, Kafarka Kafar Mu Jagora, Martanin Ali Artwork Ga 'Yan Kwankwasiyya Masu Zaginsa Bayan Ya Dawo Cikinsu.