
jama’an Arewa afarga, Sardauna ya gargademu kar mu bari mulki ya kwace mana saboda yawan al’ummarmu, cewar mai sharhi akan labaran siyasa
Wani mai sharhi akan labaran siyasa, Hayatu Hamma ya wallafa a shafinsa na Twitter a yau juma'a cewa,
"Jama'an arewa afarga, bama da wani abu a arewa sai mulki don yawan da Allah yabamu.
Kada mu kuskura ta kubuce mana, domin shugabanni magabata kaman su Sardauna sunyi wannan kashedi
Allah ya taimaka mana.
Jummaa Mubarak"