Hukumar dakile ya duwar cututtuka a Najeriya ta fitar da sanarwar samun karin mutum 212 a suka harbu da cutar Coronavirus a Najeriya.
A sakon da hukumar ta fitar a daran jiya ya nuna cewa adadin mutum 64,728 ne a ka tabbatar da sun kamu da cutar a fadin kasar.
212 new cases of #COVID19Nigeria;
Lagos-71
Imo-26
Plateau-26
FCT-19
Ondo-17
Kaduna-14
Rivers-9
Oyo-9
Katsina-6
Osun-4
Bauchi-2
Ekiti-2-
Nasarawa-2
Ogun-2
Kano-1
Kwara-1
Taraba-164,728 confirmed
60,790 discharged
1,162 deaths pic.twitter.com/1evegK9VhL— NCDC (@NCDCgov) November 12, 2020
Baya ga haka an sallami mutum 60,790 a kasar baki daya.