Hukumar dakile ya duwar cututtuka ta Najeriya ta fitar da sanarwar samun karin mutum 506 a suka harbu da cutar Coronavirus a Najeriya.
A sakon da hukumar ta fitar a daran jiya ya nuna cewa adadin mutum 139,748 ne a ka tabbatar da sun kamu da cutar a fadin kasar.
506 new cases of #COVID19Nigeria;
Ondo-90
Kwara-89
Rivers-53
Borno-45
Gombe-32
FCT-28
Imo-26
Ogun-25
Lagos-22
Kaduna-14
Kano-14
Edo-13
Osun-11
Cross River-10
Yobe-9
Ekiti-7
Kebbi-6
Nasarawa-6
Oyo-5
Jigawa-1139,748 confirmed
113,525 discharged
1,667 deaths pic.twitter.com/1AnT9MF84P— NCDC (@NCDCgov) February 7, 2021
Baya ga haka an sallami mutum 11,525 a kasar baki daya.