A rahoton da Hutudole ta rawaito daga cibiyar yaki da cututtuka ta Najeriya ya nuna cewa an samu karin mutum 661 wanda suka harbu da cutar coronavirus a fadin kasar.
Cibiyar yaki da Cututtuka ta Najeriya ta sanar da hakan ne a cikin wani sakon Tuwita data wallafa a ranar Asabar.
Cibiyar ta ce sabbin wadanda suka kamu da cutar sun kamu a cikin jihohi 14 ciki har da Babban birnin tarayya Abuja.
Lagos-230
Rivers-127
Delta-83
FCT-60
Oyo-51
Edo-31
Bayelsa-27
Kaduna-25
Plateau-13
Ondo-6
Nasarawa-3
Ekiti-2
Kano-2
Borno-1.
661 new cases of #COVID19Nigeria;
Lagos-230
Rivers-127
Delta-83
FCT-60
Oyo-51
Edo-31
Bayelsa-27
Kaduna-25
Plateau-13
Ondo-6
Nasarawa-3
Ekiti-2
Kano-2
Borno-119,808 confirmed
6,718 discharged
506 deaths pic.twitter.com/PH87IGyn5R— NCDC (@NCDCgov) June 20, 2020
Rahoton Hutdole sun nuna cewa an gudanar da gwajin mutum akalla 111,052 yayin da aka tabbatar da mutum 12,584 wadanda suka harbu da cutar COVID-19.