Cibiyar dakile yaduwar cututtuka ta Najeriya ta fitar da sanarwar Kara samun sabbin wadanda suka kamu da cutar har mutum 436, Wanda adadin ya zarta dubu 20.
Hutudole ta rawaito daga shafin hukumar wanda ta wallafa sanarwar karin a ranar lahadin data gabata.
Haka zalika cibiyar ta lasafta jahohin da aka samu karin da ya hada da:
Lagos-169 Oyo-52 Plateau-31 Imo-29 Kaduna-28 Ogun-23 FCT-18 Enugu-18 Bauchi-17 Bayelsa-14 Rivers-8 Osun-6 Kano-6 Edo-5 Benue-5 Adamawa-3 Borno-2 Abia-1 Ekiti-1.
436 new cases of #COVID19Nigeria;
Lagos-169
Oyo-52
Plateau-31
Imo-29
Kaduna-28
Ogun-23
FCT-18
Enugu-18
Bauchi-17
Bayelsa-14
Rivers-8
Osun-6
Kano-6
Edo-5
Benue-5
Adamawa-3
Borno-2
Abia-1
Ekiti-120,244 confirmed
6,879 discharged
518 deaths pic.twitter.com/Y1GqUgSMwI— NCDC (@NCDCgov) June 21, 2020
Cibiyar ta kuma bayyana adadin mutum 6,879 da aka sallama bayan samun mutuwar mutum 518.