fbpx
Thursday, December 7
Shadow

Da Duminsa: A jihar Filato ma, kamar dai yanda aka yi a Kano, Kotun daukaka kara ta sauke Gwamna Mutfwang inda tace Nentawe na APC ne sabon Gwamna

Kotun daukaka kara dake Abuja ta sauke gwamna Barr. Caleb Mutfwang na jihar Filato, inda ta tabbatar da Nde Nentawe Yilwatda na APC a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar.

Kotun tace jam’iyyar PDP ta saba dokoki da yawa.

Ko da a jihar Kano ma dai haka ce ta faru inda kotun daukaka kara ta sauke gwamna meci, Abba Gida-Gida ta baiwa Nasiru Yusuf Gawuna.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Shugaban kasa, Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima zasu kashw Naira Biliyan 15 wajan Tafiye-Tafiye a shekarar 2024

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *