fbpx
Saturday, March 25
Shadow

Da Duminsa: An kwantar da Gwamna Akeredolu a Asitin kasar Jamus

Rahotanni daga kasar Jamus na nuna alamar cewa an kwantar da gwamnan Ondo, Rotimi Akeredolu a asibitin kasar.

 

Gwamnan ya bar Najeriya bayan halartar babban taron jam’iyyar APC a Abuja inda ya tafi kasar Jamus.

 

Daya daga cikin hadiman gwamnan ya amsa cewa lallai gwamman baya Najeriya,  kamar yanda Sahara Reporters ta ruwaito.

 

Wasu ‘yan jihar ta Ondo dai tuni suka fara caccakar gwamnan kan wannan tafiya.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  HOTUNA: Sanata Kwankwanso ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan Maragayi Sani Abacha, bisa rasuwar ɗansu Abdullahi Sani Abacha, wanda ya rasu a makwannin baya. Maryam Abacha matar Maragayi Sani Abacha ce ta tarbe su a gidansu da ke Abuja

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *