fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Da Duminsa: APC ta tsayar da ranar yin zaben fidda gwani

Jam’iyyar me mulki ta APC ta tsayar da ranar 30/31 ga watan Mayu a matsayin ranar da zata yi zaben fidda gwani na dan takarar shugaban kasa.

 

Hakanan ta tsayar da ranar 23 ga watan Mayu a matsayin ranar zaben fidda gwani na dan takarar gwamna.

 

Tuni dai jam’iyyar ta aikewa da hukumar zabe me zaman Kanta INEC da wannan aniya tata.

 

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Hotuna: Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana sa Kwankwaso

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *