fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Da Duminsa: Awanni kadan bayan da Osinbajo ya ce zai yi takarar shugaban kasa, Tinubu ya gana da Gwamnonin APC

Awanni kadan bayan da mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya bayyana cewa, zai tsaya takarar shugaban kasa, Tinubu ya shiga tattaunawa da Gwamnonin APC.

 

Suna ganawar ne ta sirri a gidan gwamnatin jihar Kebbi dake Asokoro a babban birnin tarayya Abuja.

 

Tinubu dai shine uban gidan Osinbajo a Siyasa.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Tinubu ya gana da sanatoci a fadarsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *