Gwamman jihar Cross-Rivers, Ben Ayade ya bayyana masu daukar nauyin ta’addanci a Najeriya inda yace suna yi ne dan hana kasar ci gaba.
Yayi wannan tonon Silili ne a hirar da aka yi dashi q Channels TV inda yace kasashen yamma ne ke daukar nauyin ta’addanci a Najeriya.
Yace babbar kasuwar kasashen yamman itace Africa inda suke kawo kayansu suna sayarwa dan haka ne ba’a son Africa ta samu zaman lafiya yanda ci gaba zai zo mata.
Yace ya kamata Najeriya ta koma aiki da kasashen Turkiyya da Israel wands yace su basu amfana da matsalar tsaron da ake fama da ita.
Hmmm shi yasa muke rokon Allah ya kawo mana shugaba Wanda zai bada rayuwarsa dakuma lafiyarsa.
Ba ma sai ka fada ba,duk mun san da haka,allah ya fi su.