Biyo bayan Harbe-harben da aka zargi sojoji da yi a Lekki Toll Gate dake Legas, Majalisar Dinkin Duniya ta yi magana inda tace a kare hakkin masu zanga-zangar.
Mataimakiyar sakataren majalisar, Amina J. Muhammad ta bayyana cewa suna bibiyar yanda lamura ke faruwa a Najeriya kuma suna kira da a kare hakkin masu zanga-zangar lumana.
Ta yi maganane a matsayin martani ga kiran da mawaki Burna Boy yayi na majalisar ta shiga tsakani.
.@UN & I are following the protests in #Nigeria calling for an end to human rights violations. I join the #UNSG in stressing the importance of respect for peaceful protests & freedom of assembly & call on the security forces to exercise maximum restraint.https://t.co/NfKAtEjLew
— Amina J Mohammed (@AminaJMohammed) October 20, 2020
.@UN & I are following the protests in #Nigeria calling for an end to human rights violations. I join the #UNSG in stressing the importance of respect for peaceful protests & freedom of assembly & call on the security forces to exercise maximum restraint.
WANNAN MAGANAN BANZA NE SUKE YI WANNAN AI BA ZANGA ZANGAN LUMANA SUKE YI BA AKASHE KAWAI