Shugaban kwamitin da aka kafa dan kawo karshen ‘yan Bindiga a jihar Zamfara, Abdullahi Shinkafi Shamba ya bayar da umarnin kashe duk wanda aka kama da laifin kaiwa ‘yan Bindiga bayanan sirri.
Yace duk wanda aka kama da wannan laifi a kasheshi a kuma kona.
This is coming days after the Zamfara Governor directs Residents to acquire guns to defend themselves.
The result of these directives could spike the level of jungle justice in the state.
— Eons Intelligence (@eonsintelligenc) June 29, 2022
Hakan na zuwane kwanaki kadsn bayan da gwamnan jihar, Bello Matawalle ya baiwa mutanen jihar ‘yancin rike Bindiga dan kare kansu daga hare-haren ‘yan Bindigar.