fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Da Duminsa: Tsohon Sanatan Najeriya, Arthur Nzeribe ya rasu yana da shekaru 83

Tsohon Sanatan Najeriya, Francis Arthur Nzeribe ya rasu a wani asibiti a kasar waje a ranar Lahadi 8 ga Mayu, 2022.

Sanatan wanda ya wakilci mazabar Sanata Orlu a jihar Imo a tsakanin shekarar 1999 zuwa 2007 ya rasu yana da shekaru 83 a duniya.

A cewar majiyoyin da suka tabbatar da mutuwarsa, Nzeribe ya rasu ne a wani asibiti a kasar waje sakamakon rashin lafiya da ba a bayyana ba.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Mun nunawa Abba Gida-Gida Soyayya amma ya nuna mana kiyayya>>Inji Wani da aka rushewa shago a Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *