fbpx
Wednesday, March 29
Shadow

Da Duminsa: ‘Yan bindiga sun sace mata da diyar kwamishinan jihar Filato

‘Yan Bindiga sun sace mata da diyar kwamishinan jihar Filato, Usman Bamaiyi.

 

Ba maiyi kuma dan takarar majalisar wakilai ne na a karkaahin jam’iyyar APC.

 

Kwanaki 3 da suka gabata, wasu mutane a jihar ta Filato aun fito inda suka yi Zanga-Zanga kan matsalar tsaron data addabi yankunansu.

 

Ko da a ranar Lahadin data gabata saida aka kashe mutane 10, wasu 19 suka jikkata a karamar hukumar Bassa ta jihar.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Kasar Zimbabwe ta nemi taimakon dabarun aiki a wajen sojin saman Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *