Rahotanni daga jihar Kogi na cewa, an kubutar da ‘yansanda 10 da ‘yan Bindiga suka sace a jihar Kogi.
Jami’an tsarone suka kubutar dasu, Kwana daya bayan bacewarsu.
BREAKING: The 10 abducted police officers kidnapped in Kogi State while coming from election duty have been be rescued by Security forces. Details later… pic.twitter.com/Kd2K937CZ0
— Eons Intelligence (@eonsintelligenc) July 21, 2022
A jiyane dai aka samu rahoton bacewar ‘yansandan dake kan hanyarsu ta dawowa daga jihar Osun inda aka yi zaben Gwamna.