fbpx
Saturday, September 23
Shadow

Da Duminsa:Sakataren Gwamnatin tarayya, George Akume ya kwanta rashin lafiya, an garzaya dashi kasar waje

Rahotanni sun bayyana cewa, Sakataren Gwamnatin tarayya, George Akume ya kwanta rashin lafiya an garzaya dashi Asibiti a kasar waje.

 

Sahara Reports tace ta samu labari daga wata majiya a fadar shugaban kasa, cewa an garzaya da Akume zuwa kasar Jamus.

 

Zannan kwanansa biyar acan.

 

Akume dai bashi ke aikinsa ba, yana saka wasu ne suna masa kamar yanda majiyar ta bayyana.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *