fbpx
Friday, March 31
Shadow

Daga yanzu kamfanin NNPC zai riga samarwa kansa riba bayan an saka hannun jarin biliyan 200 a cikinsa, cewar Muhammadu Buhari

Shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari a yau ya kaddamar da sabon kamfanin NNPC Limited a babban birnin tarayya Abuja.

Shugaban kasar ya kara da cewa ‘yan kasuwa sun saka hannun jarin biliyan 200 a sabon kamfanin.

Kuma daga yanzu yace kamfanin zai riga sanarwa kansa riba ba tare da tallafin gwamnati ba.

Sannan yanzu zai cigaba da aiki ne kamar kamfani mai zaman kansa ba ba tare da takura ba.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Ana sa ran a Gobe Juma'a ne hukumar zabe mai zaman kanta ta Jihar Kaduna zata bawa Zababben Gwamnar Kaduna Satifitket

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *