fbpx
Tuesday, March 28
Shadow

Dan Gwamnan Oyo Ya Sa Wa ‘Yar Gwamnan Kano Zoben Alkawari

Idan ba a mance ba, a kwanakin baya Idris Abiola Ajimobi wanda da ne ga gwamnar jihar Oyo, ya turo magabatansa har jihar Kano domin yin baikon Fatima Abdullahi Umar Ganduje ‘yar gwamnan jihar Kano. Inda gwamnoni sama da sha daya suka nema masa izinin aurenta a wurin Sarkin Kano.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Za a fuskanci tsananin zafin rana a wasu jihohin Najeriya - Nimet ...

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *