fbpx
Friday, June 9
Shadow

Dodar ta Tabbata, mun lashe zabe a 2015, da 2019, a 2023 ma mun shirya dan lashe zabe a karo na 3>>Shugaba Buhari

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, jam’iyyar APC ta shirya lashe zaben shugaban kasa a karo na 3 tun daga shelarar 2015.

 

Shugaban kasar ya bayyana hakane a fadarsa a daren jiya.

Shugaban ya fadu hakane ga wasu wakilan jam’iyyar APC da ya gana dasu a fadarsa inda yace yaji dadin yanda ake tuntuba dan samo dan takarar shugaban kasa da zai samu karbuwa a jam’iyyarsu ta APC.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Hotuna daga ganawar da shugaba Tinubu yayo da gwamnoni

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *