fbpx
Monday, March 27
Shadow

Duk Labarai

Za a fuskanci tsananin zafin rana a wasu jihohin Najeriya – Nimet  …

Za a fuskanci tsananin zafin rana a wasu jihohin Najeriya – Nimet …

Uncategorized
Za a fuskanci tsananin zafin rana a wasu jihohin Najeriya - Nimet ... Hukumar kula da yanayi ta Najeriya ta yi gargaɗin cewa akwai yiwuwar a fuskanci tsananin zafin rana a faɗin wasu jihohin ƙasar ƙasar.   Hukumar ta ce mutane za su ji sauyin al’amura a tsawon lokacin da za a kwashe ana tsala zafin ranar.   Jihohin da aka yi hasashen za su fuskanci ƙaruwar yanayi na zafin rana sun ƙunshi Kebbi da Sokoto da Zamfara da Taraba da Adamawa da Oyo da Kwara.   Sai kuma birnin Tarayya Abuja da Nasarawa da Benue da Bauchi da Gombe da kuma Borno.   A cikin wata sanarwa da Nimet ta fitar ranar Lahadi a Abuja, ta ce hukumar ta lura da cewa yanayin zafin rana zai kai maki 40 a ma’aunin celcius a cikin kwanaki biyu masu zuwa.   Nimet ta ce jih...
Ba Mu Amince Da Dawowar Ka Tafiyar Kwankwasiyya Ba, Saboda Kai Ba Masoyi Ne Na Hakika Ba, Domin Ka Guje Mu A Lokacin Da Muke Azumin Siyasa Yanzu Kuma Bayan Mun Samu Nasara Ka Dawo Gare Mu, Sakon Magoya Bayan Kwankwasiyya Ga Ali Artwork

Ba Mu Amince Da Dawowar Ka Tafiyar Kwankwasiyya Ba, Saboda Kai Ba Masoyi Ne Na Hakika Ba, Domin Ka Guje Mu A Lokacin Da Muke Azumin Siyasa Yanzu Kuma Bayan Mun Samu Nasara Ka Dawo Gare Mu, Sakon Magoya Bayan Kwankwasiyya Ga Ali Artwork

Uncategorized
Ba Mu Amince Da Dawowar Ka Tafiyar Kwankwasiyya Ba, Saboda Kai Ba Masoyi Ne Na Hakika Ba, Domin Ka Guje Mu A Lokacin Da Muke Azumin Siyasa Yanzu Kuma Bayan Mun Samu Nasara Ka Dawo Gare Mu, Sakon Magoya Bayan Kwankwasiyya Ga Ali Artwork
Saudiyya ta gargaɗi masu ɗaukar hoto a lokacin ziyarar ibada

Saudiyya ta gargaɗi masu ɗaukar hoto a lokacin ziyarar ibada

Uncategorized
Saudiyya ta gargaɗi masu ɗaukar hoto a lokacin ziyarar ibada Hukumar kula da aikin Haji da Umrah ta Saudiyya ta yi kira ga masu ziyarar ibada zuwa wurare masu alfarma da su martaba darajar wuraren.   Sannan kuma su bi dokoki wajen ɗaurar hotunan.   Hukumar ta ce bai kamata masu ziyarar ibadar su ɓige da ɗaukar hotuna, a maimakon mayar da hankali kan ibadar da ta kai su ƙasa mai tsarkin.   Haka kuma hukumar ta gargaɗi masu ɗaukar hotunan da su guji haɗawa da wasu mutanen a cikin hoton nasu, ba tare da izini ba.   Sannan ta bayyana cewar masu ziyarar ibadar su daina tsayawa don ɗaukar hoto a wuraren da jama'a da dama suka taru, domin a cewarta hakan na janyo cunkuson jama'a a wuraren.   A baya-bayan nan dai mutane sun ɓullo da salon ɗ...
Saudiyya ta gargaɗi masu ɗaukar hoto a Harami yayin ziyarar Hajji da Ummara

Saudiyya ta gargaɗi masu ɗaukar hoto a Harami yayin ziyarar Hajji da Ummara

Uncategorized
Saudiyya ta gargaɗi masu ɗaukar hoto a Harami yayin ziyarar Hajji da Ummara   Hukumar kula da aikin Haji da Umrah ta Saudiyya ta yi kira ga masu ziyarar ibada zuwa wurare masu alfarma da su martaba darajar wuraren.   Sannan kuma ta gargade su da su bi dokoki wajen ɗaukar hotunan a wurare masu tsarki.   Hukumar ta ce bai kamata masu ziyarar ibadar su ɓige da ɗaukar hotuna, a maimakon mayar da hankali kan ibadar da ta kai su ƙasa mai tsarkin.   Haka kuma hukumar ta gargaɗi masu ɗaukar hotunan da su guji haɗawa da wasu mutanen a cikin hoton nasu, ba tare da izini ba.   Sannan ta bayyana cewar masu ziyarar ibadar su daina tsayawa don ɗaukar hoto a wuraren da jama'a da dama suka taru, domin a cewarta hakan na janyo cunkuson jama'a a wuraren...
INNALILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN  Wata Uku Da Fitowa, Matashin Ɗan Sanda Ya Rasu A Katsina

INNALILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN Wata Uku Da Fitowa, Matashin Ɗan Sanda Ya Rasu A Katsina

Uncategorized
INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN Wata Uku Da Fitowa, Matashin Ɗan Sanda Ya Rasu A Katsina   Allah Ya Yi Wa Matashin Ɗan Sanda, Wanda Watanshi Ukku Da Kammala Samun Horan, Nura Rabilu Rasuwa Da Yammacin Jiya Lahadi, Bayan Gajeruwar Rashin Lafiya.   Za'a Yi Jana'izarsa Da Misalin Karfe 9:00 Na Safiyar Yau Litinin A Unguwar Tudun Wada Dake Karamar Hukumar Funtua Ta Jihar Katsina.   Allah Ya Jikansa Da Rahama!    
Yadda wani dan Najeriya yayi kokarin kashe kansa a Indiya bayan ya samu labarin mutuwar iyayensa

Yadda wani dan Najeriya yayi kokarin kashe kansa a Indiya bayan ya samu labarin mutuwar iyayensa

Laifuka
Yadda wani dan Najeriya yayi kokarin kashe kansa a kasar Indiya bayan ya samu labarin mutuwar iyayensa. Matashin dan shekara 37 yayi kokarin kashe kansa ta hanyar fadawa daga bene hawa biyu. Amma cikin ikon Allah matshin ya rayu bayan hukumar 'yan sanda ta kawo masa dauki. Rahoton ya kara da cewa ya fado ne sakamakon jimamin mutuwar iyayensa dayake yi, kuma labarin yazo masa ne yayin dayake fama da ciwon zuciya.
Zaben jihar Kebbi ba inconclusive bane, APC ce tayi nasara, cewar Shettiman Gwandu

Zaben jihar Kebbi ba inconclusive bane, APC ce tayi nasara, cewar Shettiman Gwandu

Siyasa
Zaben jihar Kebbi ba inconclusive bane, APC ce tayi nasara cewar Shettiman Gwandu. Mataimakin darektan kamfe na gwamnan jihar Kebbi, Alhaji Abubakar Gari Malam, Shettiman Gwandu ya bayyana yace ya kamata hukumar zabe ta sanar cewa Nasiru Idris Kauran Gwandu ne yayi nasarar lashe zaben. Domin yace APC ta samu kuru'u 388,258 yayin da PDP ta samu 342,980, saboda haka baiga dalilin da hukumar zata ce inconclusive bane. Ya kara da tazararsu tanada tawa sosai kuma a wasu jihohin tazarar bata kai tasu ba, amma an sanar saboda haka ya kamata suma a sanar kawai.